Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 33-34

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

3️⃣3️⃣⏏️3️⃣4️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ya mike domin zuwa samun mummy suyi magana Kai kana ganinsa kasan Yana ciki sai washe hakora yake

________

Sosai ta ci kuka hards su deleting numbersa a waya ta Kuma cire a samun mijin aure

Mikewa tayi ta Shiga bayi ta wanke Ido ta fito ta zauna bakin gado tana Jin duniya gaba days ya isheta sai ga kanwarta radhiya tayi sallamav

Ta amsa radhiyar ta shigo tace”anty Fatima Wai ki Zo falo inji abbanki”

Saida taji gabanta ya Fadi yanzu Haka sunyi ta jiran mutane aliyu Basu Zo shine kila Abba yayi fishi ya dawo zai kirata falo ya tozarta

Hawaye ta goge tace”Allah gani gareka ka kawo min mafita

Hijabi ta d’aura a saman doguwar rigar jikinta ta fita cikin sanyi jiki

Tundaga nisa ta hango fuskar Abba a washe Yana ganinta ya sake fadada fara’arsa sai ta ji ta samu courage ta karasa

Tace”Ina yini Abba ”

Cikin fara’a yace”lafiya Lau ya’ta lafiya Lau ya kike?”

Tace”alhamdullilah”ganin Yana Bata kulawa yasa abin ya bawa su umma mamaki sosai Suka kalli juna

Anty amarya ta kasa b’oye bakin cikinta tace”Wai menene an wani Tara mu kamar wawaye ka fad’a Mana dalili

Yace”ah’ah salame me kike ci na baka na zuba abin farin ciki me ta same mu dukda ta Zo a bazata

Zuba me Ido Fatima tayi tabs jira taji me zaice

Suma Bude kunnuwa sukayi

Ya dube Fatima yace”Fatima ta?”

Saida taji wani iri har cikin jininta Jin ya kirata Haka Dan ta dade da Jin irin wanan kulawar daga gareshi kawai sai ta Fara hawaye

Yace”miye na kuka bàyan Allah ya kawo miki karshen wahalalki,Allah ya nuna Mana shine me yin komai a lokacin da ya so Kuma a Kan Wanda ya so

Jikinta ya Kara sauki tace”Abba hakan kin zuwa yayi ko,shiyasa ka hadani aure da Wanda ka so ko?”

Ya Ciro kudin sadaki ya Mika Mata

Tayi ta kallon kudin yace’karbi Mana

Karb’a tayi ta ajiye a gefe yace”Fatima ki kwantar da hankalinki mutane da Kika turo sun zo,Kuna abubuwa sun tafi inda ake so Dan cikin yarda ubangiji yanzu maganar da Nike Miki ke matar aure ce ga sadakinki na Baki

Zuba me Ido tayi na wasu dakiku cikin sanyi tace”ban Gane ba Abba”

Yace”Fatima miye Baki Gane ba sun Zo niman aure Muka gan dacewar a d’aura Basai anyi ta je ka dawo ba Dan haka Bata da fa’ida”

Hawaye kawai take cikin kuka tace”yanzu Abba kana nufin ni matar aliyu ce”

Yace”kwarai kuwa aliyu bashir me kasuwa ”

Mikewa tayi ba tare da ta kwashi kudin ba tayi d’akinta da gudu ta fad’a saman gado tana tunanin wayar da sukayi dazu sai ma taji kunya ya lullubeta sai ta saki murmushi ta rufe fuska Kamar Yana ganinta

Waya ta jawo ta Kira khadeejaht tana sanar Mata khadeejaht ta saki wani irin ihun murna tace”finally kawa kin gan ikon Allah ko kin tab’a tunani zakiyi aure a wanan lokacin ?”

Ta girgiza Kai tace”Ina kuwa ai an shanmace Ni”

Khadeejaht tace”so yaushe be tariya”

Tace”ban sani ba kin San fah ban tsaya Abba yayi min bayani ba na bar wurin,kin San me khadeejaht banso aka d’aura auren Nan a Haka ba Kar ya dau nimaj miji Nike shiyasa aka bashi Ni a b’agas

Khadeejaht tace”Kai bana Jin zaiyi tunanin hakan kin fasan ba yaro bane tunaninshi zai bambamta data Yara you said he is 35 ko?”

Yace”ofcouse ai kinji dalilina na rashin son auren yaro suna da sense of humour”

Khadeejaht ta tab’a Baki tace”toh yanzu miye plans din?”

Tace”toh ance abbuna yace”Yana nimana nasan kila maganar kayan d’aki zaiyi tunda yasan Abba bashi da wani karfi kin gan from there zansa abinyi shima zamuyi magana da aliyu inji nasa plans din ko zamuyi wata program inji ta bakinsa dukda Yana yawan fad’a min baya son bidi’a but Ni Ina son muyi Koda reception ne I will convince him on that ”

Khadeejaht tace”ok but in yace baya so ba”

Tace”zai ma so ne Dan Ina so inda na dade Nan banyi aure ba ai bana Bari a kaini lami ba,ai ya kamata ayi sha’anin ”

Khadeejaht tace”Ni duk ba wanan ba ya maganar gyaran jiki?”

Tace”Kuma fah hakane kina da wacce zatayi min

Khadeejaht tace”a Kira anty shuwa Mana ai duk garin Nan itace me gyaran jiki number one”

Tace”ok but zanje gun abbu gobe duk inda akayi zamuyi waya

Wayar aliyu ne ke waiting cikin murna tace”katse call d’inki please mijina na Kira”

Khadeejaht tace”eyehhh masu miji ”

Wani fari tayi da Ido tace”miye son ranki”

Daga kiranshi tayi cike da kunya tace”inayini?”

Yace”is that how to greet your husband?”

Ta lumshe Ido tace”toh Ni ya zan gaisheka”ta Kare cike da shagwab’a ”

Yayi Yar dariya yace”in Kika tare Zan koya Miki

Tayi ajiyar zuciya tace”meyasa baka sanar min ba”

Yace”so nayi in gan ko kina kishina”

Tace”ka ji inda naji kuwa?”

Yace”ya Kika ji ne?”

Ta girgiza Kai tace” I felt really bad ga kishi da naji”

Yace”so you love me that much”

Tace”sosai ma hubby”

Lumshe Ido yayi ya gyara kwanciya yace”what if sai an kawo ki ki gan ba Wanda kike tunani bane,what if sai kin tare ki gan different person ya zakiyi

Tace”Kamar ya ”

Yace”ki ganni younger than the age you think iam ”

Tashi ta zaune ta

Ayi hakuri soon zamu Fara normal posting
Maman Nur

Back to top button