Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 71-72

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

7️⃣1️⃣⏏️7️⃣2️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yana barin gidan gidansu ya koma Dan ko brush beyi ba bare wanka balle Kuma a ce ya kimtsa

Zama yayi sai ga wayar mummy ya shigo

Vibrating kawai wayar yayi ya jawo ya duba ya gan mummy ce sai da ta ya kusan katsewa ya d’auka yace”good morning mum ya kwantar general?”

Tace”pressure ya Kai stage din da ka mance general baya kasar

Shafa Kai yayi yace”mummy Ina cikin damuwa sosai umma Kamar inda Kika Fadi ne zanji jikj ban d’auka abin ya Kai ga Haka ba Ni na sauka zatayi haukarta ne a cikin gidana har mu dai’daita Amma sai ta bar gidan yanzu mummy kowa sai ya ji abinda ke faruwa ne?”

Mummy tace”in baka shawara?”

Yace”yes please mummy Ina bukata ”

Tace”kawai so nike in fad’a maka don’t expect anything less from her I mean you decieve her into marrying you a ajiye maganar age a gefe Kai me laifine ko da a ce Bata girme ka ba wanan cutar da ka Mata zaiyi Mata ciwo sosai
Yace”mummy ya kike so inyi ne da naje mata a inda Nike bazata yarda Dani ba mummy toh ya kuke so inyi”

Mummy tace” so sorry dear a dai’dai wanan gab’ar fushi ba naka ba ka lallasheta kawai a zauna lafiya ”

Yace”mummy bana son ta kureni a Kai gabar da Zan Mata dole ke shaidane in ba so ba bazan saurareta ba wallahi in Raina ya b’ace zata Sha mamaki

Mummy tace”shiyasa nace maka hakuri zakayi ai in ka CE zaka nuna fushi ko zuciya wallahi zaka Bata komai ne ko ba komai ta fa girme ka”ta Kare cikin zolaya”

Tsaki yayi yace”girma ba hankali ba,in ba Bata da wayau ba Wai har na aureta Bata San meke faruwa ba saidai tayi ta cewa muryarku daya da wani student Dina

Mummy tace”saidai hakuri yanzu Ina take?”

Yace”Dana bita gidansu ta gudu ta tafi Wai gidan abbunta Dake tudun Fulani Allah kadai yasan yawon da zanyi a gari’ kafin komai ya dai’daita

Mummy tace”a Haka dai zaka hakura ba
Ka lallashi mummynka

Yace”wallahi mummy na rawa wanan larin Mata sai shegen son girma da d’aukar ita wata ce aiko d’azu mahaifinta yayi Mata tas I was happy

Mummy tace”Ni tsorona general ya ji labari kasan shi ba a sanin alkibilansa ai ”

Yace”Nifa mummy ko me za ayi min bazan saketa ba”

Mummy tace”Allah ya kyauta ”

Yace”Amin fah”

Kiran wani abokinshi dawood yayi ya zayyane me komai Kuma lawyer ne

Dawood yace”how can I help Dan nasan inda kake kaunar babe din Nan taka ”

Yace”Dan Allah ka shirya ka Zo muje gidan baffanta bana son inje Ni kadai tunda first time Dina ne”

Yace”ok a Ina Zan sameka ”

Aliyu yace

 

Maman Nur

Back to top button