Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 73-74

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

7️⃣3️⃣⏏️7️⃣4️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yace”no karka damu mu had’u a Nan bakin junction din anguwan ku Sunday zai kawo Ni Nan ka taho da motsrks sai muje dashi

Dawood yace”inshaallah ”

Yace”Zan had’u da Kai in 30minuite ”

Bedroom dinsa ya Shiga yayi wanka da brush ya shirya cikin wata milk colour shadda yayi mugun kyau Saidai fah yaran na nan tattare dashi Amma ba karya me kyau ne kudi na cikin abinda ke Kara me yaranta

A junction Suka had’u da dawood a motarsa Suka tafi gidan abbu sunyi sa’a Yana gida aka kaisu har falonsa gidan had’ad’en gidana ne ba laifi falon Abbu ya mugun had’uwa ya bi ko Ina da kallo ya tabe Baki

Sun Dan Jima sai ga abbu ya fito sanye da jallabiya yace”sannunku da zuwa

Dukawa sukayi Suka gaidashi cikin girmamawa
Fuskar Abbu ba yabo ba fallasa ya dubi dawood dan yafi zaton shine aliyu din

Yace”toh ya Muka ji da wanan abin Kuma”
Dawood ya nuna aliyu yace”ga mijinta Nan ”

Abbu ya kalli aliyu yace”toh toh toh ikon Allah ”

Aliyu yace”Abba Ni nasan nayi kurkure Amma wallahi banyi Dan in tozarta ba,kawai ni na San in nace Zan bayyana Mata kaina kafin aure bazata tab’a yarda ba ”

Abbu yace”a gaskiya baka kyauta ba,ai ba a soyayya dole itama fah Yar Adam ne tana da right din ta zab’i abinda take so ta tantance ai ita gaskiya Dadi gareta yanzu Kai ka kyauta,tunanin farin cikin ka kayi bakayi tunaninta ba alakar Nan akwai cutarwa a wanan alakar

Jikin aliyu yayi sanyi Dan yasan gaskiya abbu ya fad’a

Yace”ayi hakuri nayi kuskure

Abbu yace”ai ba Wanda zai shiga maganarku tana da gaskiya Kai Kuma kana son kanka shiyasa hakan ta faru yanzu in zaka iya shawo kanta sai ku dai’daita Dan muna bazamu so auren nata ya mutu ba

Aliyu yace”Abbu toh Zan iya ganinta nasan tana Nan”

Abbu yace”ok Bari a kirata

Kiranta Abbu yayi a waya bayan minti goma sai gata ta shigo falon cikin doguwar riga watoh jallabiya navy blue fuskarta ya nuna alamun ta ci kuka

Tana ganin aliyu ta juya zata koma yace”dawo Fatima”

Dawowa tayi fuska d’aure Dan tsiya aliyu ya suka yace”Ina yini mummy”sake d’aure fuska tayi

Abbu ya mike yace”ki saurarashu in har na Isa dake”Yana fadin Haka ya fita

Dawood ya mike yace”Ina jiranka a mota take your time”

Dawood na fita tace”in ba kana son in wulakantaka ba ka fita lamarina why are you following me

Ya mike ya karasa kusa da inda take tsaye yace”because ke matata ce ”

Wani haushi ya dibeta ta nuna shi da yatsa tace”karka Kara kirana matarka walll…….”

Bata karasa ba ya rike yatsar yace”babu kyau mace na dagawa mijinta murya”

Rintse Ido tayi Dan duk lokacin da zai kirata matarshi sai taji Kamar an watsa Mata ruwan zafi

Kallon idanunta dake rufe yayi ya lumshe ido kawai sai ji tayi ya

 

Maman Nur

Back to top button