Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 41-42

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

4️⃣1️⃣⏏️4️⃣2️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace”morning son how was your night”

Yace”alhamdullilah and you ?”

Tace”spledid ”

Yace”mummy kina cikin farin ciki yau what is the secret?”

Tace”akwai goodness guess ”

Yayi shiru Kamar me nazari yace”aliyu ya kiraki”

Tace”no ai wanan tsohon zance ne an wuce wurin ”

Ya Kai hanun hab’a yace”then what ”

Cikin Jin Dadi tace”jiya an d’aura Mana aure da aliyu ”

Wani irin ihu yayi ya rungumeta Daman chance yake ta Nima yayi hugging dinta gan

Shiru duk sukayi is as if suna suna Jin wani feelings shi har fadiwa gabansa yake sai yaji tsoron rasata Dan shi kansa yasan ya taro match da bashi da players

Sun Dan dade a Haka gyarah muryar da rabi’a tayi ne ya dawo da miss Fatima hayyacinta ta janye jikinta

Ya kalli Rabia cike da fushi yace’rabia kije ki jirani Ina zuwa ”

Fuska d’aure tace”ban Gane inje in jiraka ba magana fah zamuyi ”

Miss Fatima tayi murmushi tace”is that my inlaw?”

Wani kallo Rabi’a tayi Mata da ya Bata mamaki sai kawai tace”son zamuyi magana anjima”

Yace”mummy Zan biyo ki office d’inki yanzu Nan”

Bata tankasa ba ta kwashe Jakarta a mota ta wuce

Ya dube rabia cikin b’acin Rai yace”the next time you repeat this nonesense I …..”

Kasashi tayi tace”you will what?me zakayi min hydar ka fad’a min me zakayi laifi ne Dan na soka Ina yanzu ta Gama fad’a maka tayi aure ka kyaleta Mana”

Yace”wanan ba damuwarki bane”Yana fadin Haka ya bangajeta ya wuce tayi ta binshi harda kuka tana ka Soni Mana Ni ba mace bace

Be kulata ba yayi tafiyarsa zuwa office din miss Fatima

Ya tarar tana duba wani script ya zauna yace”so mummy you mean yanzu ke matar aure ce?”

Tace”yes of course ”

Yayi fuskar tausayi yace”uhmmm”

Tace”menene baka tayani murna ba”

Yace”yanzu Saida tayi min shigar sauri”

Tace”waye ”

Yace”takwarana Mana Uncle aliyu”

Yace”hakafa Ashe sunanka d’aya da daddynka ko?_

Yace”mummy na so a ce Ni na aureki”

Ta dubeshi tace”Allah ya kiyaye”

Yace”why mummy ai Ni adult ne does age matters ”

Tace”Zan iya rayuwa ba sure but bazan iya aure taro ba hydar that is the last thing I will do

Yace”why mummy ai annabi ya…..”

Katseshi tayi cikin tsawa tace”enough hydar now get out ”

Zaiyi magana ta daka me tsawa I said get out dan na baka fuska zakayi ta kawo min maganar banza Ni sa’anka ne”

Mikewa yayi jikinshi a sanyaye Dan it shows a kwayar idonta ta tsani maganar a fili yace”hydar Ina ganin har kotu sai kin tafi akan wanan auren ka had’u da mace me taurin Kai ”

Wuri ya samu ya kebe Yana nazari what next

Zuwa 2am ya hango ta fito a wani aji ya karasa Dan Bata hakuri Amma ko kulasa batayi ba Yana kallo ta bar school din

____________

Tana tafiya shima ya tafi gida Dan Yana Shirin komawa bakin aikinsa a Russian,in Kuna Jin ana young marshal toh hydar,mahaifinsa ya kasance soja shima Wanda har yanzu Yana bakin aikinsa Yana cikin manyan general da kasa take alfari dashi,tun yaranta hydar army school yayi har girmansa Wanda ya kasance me kwazo sosai Dan lokacin da mahaifiyarsa ke Raye a kasar waje suke Zama uk to be precise Dan Yana da citizenship dinsu watoh green card bàyan yayi karatunsa a UK saboda kwazonsa aka turasa Russia inda ya samu training Kuma Yana cikin manya masu kwazo guda biyar da turawa suke alfari dashi dan he is one of the youngest marshal a duniya Kuma ga kwazor sosai yanzu Haka Yana aiki ne da Russia thou ba garin da ba a turasa,he is a graduate

A lokacin Yana karatu ya shigo Nigeria that was 3years back ya tafi kaduna ganin wani friend dinsa soja a lokacin Kuma miss Fatima na service anan ya Fara ganinta tunda ya ganta yaji ya birgeta yayi ta bibiyarta Amma be gan alamun zata bashi fuska ba ya Kira tana da son girma a dole ba inda ya iya ya nimi admission bàyan ta Gama service ta Fara koyarwa kawai a school din ta ganshi Wanda a zahiri ba karatun yake ba

___________

Gobe jirginsa zai tashi da misalin karfe hudu zaiyi sati biyu sanan ya dawo by then ta tare in Suka Dan huta sai ya tafi da ita

Gidan abbu tayi straight tana zuwa Inna ta Bata abinci ta ci tayi nak wanka tayi tayi sallah sanan ta kwanta Bata farka ba sai kusan 4pm asr tayi tana idarwa Inna tasa ta a gaba Saida ta cinye wani kaza da ko Dadi babu tana ci tana yatmusa fuska

Gyara sosai Inna keyi Mata irin nasu ta gargajiya Saida Suka dau kwana biyar kafin khadeejaht ta taho Mata da anty shuwa Nan aka Fara gyarata

Su Abby sun tsaida magana tariyar Nan da sati uku ne

 

Maman Nur

Back to top button