Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 47-48

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

4️⃣7️⃣⏏️4️⃣8️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Washe gari’

Da misalin karfe 8pm sai ga anties dinsa sun kawo lefe,lefe ne daya amsa sunansa lefe Wanda foreign Kaya aka saka masu kyau da tsada kowa sai mashaallah yake Dan tayi goshi

_______&

Shiko Daman ya bar kasar ya koma bakin aikinsa kullum suna waya

Tana shiga makaranta Dan ta fi son dab da tarewarta ta d’au hutu lokacin ya dawo shima

Abinda ya Bata mamaki gabad’aya ta daina ganin son dinta sai ta Fara tsoro kardai fad’a da tayi me Rana Nan yasa ya daina zuwa makaranta Dan tun ranan Bata gansa ba

Tun tana iya d’aurewa har ta Kira abokinsa Habib

Habib yaje office dinta ta d’ago Kai ta kallesa tace”Habib right?”

Yace”yes mAh”

Tace”how are you ?”

Yace”alhamdullilah mAh ”

Tace”that good ehrmm Ina hydar kwana biyu?”

Yace”Ni ma ban sani ba mAh Kuma numbersa Bata shiga”

Tace”kasan gidansu?”

Ya girgiza Kai yace”gidan alhaji Bashir me kasuwa ne ban tab’a zuwa ba but 1thing I know for sure is d’ansa ne

Da mamaki tace”d’ansa Kuma you mean hydar d’an alhaji me kasuwa ne?”

Yace”yes mAh shine kadai d’ansa’

Tace”are you sure’

Yace”yes mAh”

Tace”you can go”

Yana fita ta Fara Lilo a kujeranta toh in har hydar d’an alhaji ne shi Kuma aliyu wanene ?hmmm akwai abinda ke b’oye the fact that muryarsu iri daya meyasa Bata tab’a wanan tunanin ba

Jakarta ta jawo ta Ciro waya ta

Maman Nur

Back to top button