Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 69-70

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

6️⃣9️⃣⏏️7️⃣0️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Da zata koma Abba yace”kina komawa wallahi Zan tsine Miki shashasha mijinki ya Zo Kuna Zaki wani tafi

Dawowa tayi Rai ba Dadi tana hawaye ta sunguna a gaban Abba tace”Abba Ina rokon ka k rufa min asiri ka daina kiranshi mijina wallahi zuciyata zata iya bugawa da bakin ciki”

Wani kallo Abba tayi Mata ya d’au mintuna Baki bude ya rasa me zaice Mata dan takaici bayan kusan mintuna uku

Yace”Sannu uwar duniya,mama tareesa uwar mutanen indiya toh kaji sai mu durkusa mu kwashi gaisuwa ko d’an jariri ”

Hydar ya dubu Abba da babu alamun dariya a fuskarshi kana Masa kallo d’aya zaka San haushi ne ya cikashi

Cikin takaici Abba yace”nace ka suka mu kwashi gaisuwa muna gaban uwar al’uma ”

Kuka kawai Fatima ta fashe dashi ganin Abba gatse yake Mata

Hydar ya duka har kasa yace”Ina yini uwar al’uma

Dariya ne ya subucewa khadeejeht da shigowarta kenan Basu masan ta shigo ba

Abba ya kalli direction dinta da hanun ya kirata yace”Zo kawar mama Marius Zo mu kwashi gaisuwa

Duk inda hydar ya so ya rike dariyar shi dukda all this is not funny enough gagara hakan yayi sai ya fashe da dariya me ban haushi da taikaci

Abba ko kicin kicin yayi da Ido khadeejeht cikin tsiya ta suka tace”Ina yini umma ”

Kara fashewa da kuka Fatimah tayi Abba yace”toh Ina saurarenki Dan ko kin girme kowa Baki girmeni ba wallahi yanzu a matsayinsa na mahaifinku nace ki mike ki bi mijinki in ya so in zuciyar zai buga ya buga a gidanshi suna da arzikin d’aukar d’awainiyarki

Zatayi magana ya bugs kujera cikin ihu yace”Fatimah baba son inji pimmm

Mikewa tayi a fisge tayi hanya waje harda hadawa

Abba ya bi ta da gudu kamar wani sabon kamu Yana keee Fatima tsaya Bata kulasa shi ba ta bar gidan

Ganin Abba har
Fadiwa ya so yi yasa hydar da shima ya fito yace”Abba kyaleta duk inda tace zata dawo ne ”

Abba ya dawo ya dafa kafadarshi yace”kana ji ko aliyu ”

Hydar ya nodding kansa Abba yace”dukda kaima da naka kashin a duwawu yanzu cikuli da Kai in Banda rashin ta Ido ka ce kana son malalamar ka ko da yike duk wanan ba damuwata bane ba damuwana shine Kar auren Nan yayi tuntube shine kadai nawa a wanan maganar

Hydar yace”Ni kaina bana son auren nan ya gan wahalan da zaiyi tuntube

Abba yace”yauwa yanzu dai ku tafi da khadeejert ta Kai ka gidan abbunta watoh kakanta kenan

Yace”no khadeejeht just give me the address ”

Bashi khadeejhat tayi ta

 

Maman Nur

Back to top button