Dalibina Hausa NovelHausa Novels

Dalibina 53-54

Sponsored Links

Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

5️⃣3️⃣⏏️5️⃣4️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Kawai tayi ta bi bayanta sai yau tayiwa gidan kallon tsaf dan jiya dare ne gidan abin birgewa ne Dan kowa yasan general apart from been a soldier shi Dan kasuwa ne me kamfanoni da dama

A Haka mummy tayi Mata jagora har falonsa yana zaune da farar glass Wanda da ganinsa medicated glass ne ba wani tsoho bane dan har yanzu he is still fresh and a bit young Har abin ya so Bata mamaki sai ta alakanta haka da kudine but a zahirin gaskiya shi din ba wani tsoho bane he is just 45years kawai auren wuri ne da Kuma ya fito daga family din masu kudi dan shima babanshi gwaska ne

Dukawa tayi tace”Ina kwana Abba”

Ya d’ago ya kalleta fuska a murtuke yace”call me general ”

Jikinta na kyarma tace”Ina kwana general”ta Kare tana Dan Kare fuskarta da gyalle
Sai Kuma ya saki fuska yace”common daughter bude fuska in ganki Kar mu wuce juna at hanya ban San daughter in-law Dina ba

Bude fuska tayi ta saki wani smile general yace”mashaallah mashaallah toh Allah ya Baku zaman lafiya ”

Ta saki murmushi Bata ce komai ba

Mummy da mamakin general ya cikata ta mike tace”ah daughter kin shigo da kafar dama da alamu taku ta Zo daya da general “general yayi dariya saidai har ransa Yana mamakin Wai itace matar aliyu dinsa saidai Haka kawai yaji kaunarta a ransa

Yace”so tell me something about you”

Tace”my name is Fatima iam a lecturer anan futmin”

Ya sauke kafarsa d’aya daya d’aura akan d’aya yace”that good,”tun fatima na nokewa harta sakin jikinta dan Yan hiran na Nan

Yace”so a Ina kuka had’u da hydar ”

Ta danyi shiru yace”yes I want to know how he convinced a big girl like you

Tayi murmushi Bata ce komai ba,yayi Yar dariya danshi be d’auki hakan wani Abu ba shi d’an zamani ne?”

Mummy ce ta dawo sai a yanzu Fatima tayi me kallon tsaf sai ta gan itama din ba wata babba bace bazata wuce 33-35 bahkawai ta Kama girmanta ne”

Tace”breakfast is ready”

General yace”Fatima je kiyi breakfast ni a kawo min nawa Nan ”

A saukowa ne ta Kuma karewa gidan kallo sanan taje kasa ta zauna a dining masu aiki sukayi serving dinta

Bata ci sosai ba ta tashi ta koma falo tana kallo har wajajen 9am mummy Bata sauko ba sai kawai ta kwanta a doguwar gujera

Wajajen 2pm tana zaune a part dinshi mummy ta shigo tace”

Maman Nurul

Back to top button