Banana Island Hausa NovelHausa Novels

Banana Island 1

Sponsored Links

1️⃣

Na…
Oum Aphnan ✍

“`NA JIMA BAN NISHAƊANTAR DAKU DA LITTAFI IRIN JARABABBEN NAMIJI,GIDAN DAƊI DA HARIJI BA..HAKAN NE YA SAMUN SHAUƘIN RUBUTA WANNAN LITTAFIN.DON HAKA IN HAR BAKI BIYA KUDIN KI BA MAZA KI BIYA AYI TAFIYAR DAKE ,THE FREE PAGES WILL BE 3 ONLY“`

______________
Talla!!!
Ƙawata ina kika samo wannan garin maganin mai ƙarfin gaske? Cokali daya rak nasha da madara oga yayi ta zuba sambatu

Hmm kedai bari kawai ƙawata wajen maman Shuraim ƴar mutan sokotawa ne na siya Emergency kenan ake fada maki ,ai bama garurrukan magani kadai take saidawa ba

Akwai Tsumi
Tabaje
Zuman mata
Sa buzu kuwwa
Gumban ridi
Gumban dabino
Dahuwar ƴan shila
dahuwar kajin amare
Cicciɓi
Matsin dawo da budurci
Maganin Nono
Maganin baya
Maganin ƙiba
Maganin rage tumbi
Nonon raƙumi

Kai magungunguna dai gasunan birjik ,gashi abun burgewan ana aika kaya duk inda kike a fadin ƙasar nan,har ma nijer siyan daya ko sari

Wani albishir ɗin ga masu sarin kaya da masu siyan kaya masu yawa kayanku za’a kawo maku har garin da kuke ba ko sisin kwabonku .

Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ganin sun burge mazajensu su lukumesu a ɗaki aita aiki a bed

Ina mata masu kishiya masu son zama mowan mata ,kiyi ma kishiyarki zarrah?
Maza garzayo ki amfani da kayan maman Shuraim ƴar Sokoto ki more ki bada labari har ma ki kawo ƙawayenki ….Mun gode

_____________
Uni lag.
Department of mass communication

Sumayya zakari zaune suke a kujerun bayan ajin suna jiran shigowar lakcara suna shan hira

“Ina baku labari jiya dai malam dauda yazo mun a barcina”
“Kai don Allah,badai sun jera mana carryover ba don jarabawan bana sai du’ai”

Lumshe ido sumayya zakari tayi ,tana jan numfashi “Humm dallah ana ta kayan daɗi waketa wani jarabawa,wato indai har yanda naga malam duhu a mafarki haka yake a zahiri to ƙwararrene wajen iya cin gindi”

Maka mata duka saude tayi “Shegiya harijan banza tadinki kenan”

“Auu haka ma zakice? Saude bayi maki uzuri bakisan daɗin danasha bane ,in fada maki Garin daɗi na nesa”

“Kinji ɗan bamu musha Zakari ”

“Hum zee na kwashi lagwada jiya ɗin nan ,tafɗi kaca..kaca sunan wani magani to yaseen jagwab na farka daga barci yanda kikasan nayi fitsarin kwance na cuwu ba ƙarya,ai shiyasa kukaga yau na so makara kinga pant ɗina kuwa kamar mai yoyo”

Faty da tunda aka fara maganar gindin maza ta fara ayyano girman Buran malam Dauda yanda yake baƙiƙirin halittar nan tasan halittan wandonsa badai tsayi da kauri ba ,don haka take ta fara ayyanasa a ranta tanajin kamar ana mata cakulkuli a cikin wando.

Saɗaɗawa tayi ta cusa hannunta a hijabin saude ta tura hannunta a rigarta ta fara matsa kayan ruwanta ba tareda kowa ya lura ba ,don haka saude ma buɗe baki tayi ta jingina da jikin kujera tana amsar saƙon faty

“Kiwa girman Allah zakari ki bamu labarin nan kibar za muna rai kin riga kin kwadaitar damu”

“Humm wai mafarki nayi muna kwance da daddare tsirarata daga Ni sai ɗan kamfai na kulluluɓa a bargo…sama sama nake jiyo ihun KWARTO daga block c ,zabura nayi na miƙe na ɓalle ƙofa saboda inda sabo mun saba …ina buɗe ido nayi arba da Malam Dauda tsirara timɓir ba riga ba wando ,ga cillinsa rungujejiya baƙa ƙirin sai walƙiya take a hasken farin wata tayi ganɗanɗan kamar an mata rawani.
Sakin baki nayi galala ina kallon tsinken Susa ashe malam Dauda ya lura dani a hasken farin wata don haka yayi wuf ya fado dakinmu ya danna ma ƙofata saƙata” ya kamoni muka faɗa ɗan ƙaramin gadona tare.

Munajiyo ihun ɗalibai sukazo suka wuce ta block dinmu suna zage zagen ‘Shege ya haure katanga’ ”

Dakatawa da bada labarin sumayya tayi gamida sakin nishi ‘Washhh’ tana marmatse cinyoyi

Zee cikin ƙosawa tace “Wayyo Allah sai akayi yaya sumayya”

“Humm ki bari kawai ina baku labarin ne sama² saboda ji nake kamar ana mun cakulkuli a tsuliyata ,yanzu haka wandona ta jiƙe jagwab…leƙo ku gani” tayi magana tana buɗe masu cinyoyinta ta ƙasan table aikuwa wandonta duk yayi stain kamar tayi fitsari

“Aikuwa sarkewa da juna mukayi nisa malam Dauda muka fara sumbatar juna,nakai hannu ina shafa murɗadden buransa shikuma yina Tsotson nono na yina matsasu shishhhh”

Zainab taune leɓen ƙasa tayi gamida cafkan nononta ta saman doguwar rigarta ,da sauri sumayya ta bige mata hannu “Shegiya meye haka zaki tona mana asiri ana kallonki”

“wayyo Allah daɗi maka malam”

“Haka ya dinga matsar nono na yina tsotse kan nono na ,yakai hannu ya janye pant ɗina gefe ya soka mun gindi Wohoho daɗi ,kinga ruwa haka ya dinga cina muna zubar da ruwa….ina cikin jin daɗin wannan banzar ta wani tasheni” ta nuna faty da ta zare hannunta a durin saude ta gama sossoka mata yatsa ta malalar da ruwa a siɗewa takeyi

Nishi saude tayu gamida miƙa “Ahhhhhh”

“Shegu biyu badai ƙwaƙular gindin kukayi ba”

“Ina ruwanki kina nakine muan namu,ko teemah na”
“Kwarai kuwa ” ta miƙa hannu suka tafa .
Tsit sukaji an ɗauke wuta kamar mutuwa ta gifta ,waigawa sukayi dukkansu suna gyara zama suna kallon Allo sakamakon malam Dauda da suka gani hannunsa da wasu takardu ,tuni sumayya ta kafe hantsar wandonsa da ido tana ganin kamar zata hango wannan kakkauran Buran da ta gani a mafarki

Cikin murya na fitinannun malamai marasa wasa da student yace “Duk wanda yaji sunansa ya sameni a office yanzu …..Iftihal_Khairi Adamu ” da sauri class rep . Yace “Taje HOD office submitting…” katsesa yayi cikin tujara “In ta dawo ace ina nemanta ”

“Sumayya zakariyya…”
Bata amsa ba saboda ta lula duniyar tunanin ɗin sa ,a tsorace saude ta maka mata duka “Xakari ana magana” firgigit ta mike “wasshh zakariii” ita tana nufin bura amma ba wanda ya gane sai ƴan grp dinta

Harara malam Dauda ya banka masu duka kafin yace ma saude “Kema biyota ki fito da sunanki a ciki” haka ta fito gaban ajin tana karairaya tana turo ƙirji gaba ,dama ita Alkawarine bata zuwa lakca da bireziya wai ulcer na damunta…nankuwa ƙarya ne taɓe taɓen nonuwansu sukeyi Abayan aji kn jarabansu ta motsa ko da malami sai sunyi

(A ajin fa kenan inaga a Hostel kuma)

Wicesu malam Dauda yayi yina karkaɗa kai kamar yaron kadangare ,duk suka biyosa dukkansu matane sai Daniel ne kaɗai namiji,yakuwa fi kowa shiga tashin hankali. Sukuwa kamar ma ba wacce ta damu a cikinsu .

Yina zuwa gaban office ya buɗe ya shiga sannan yace kowacce ta tsaya a waje suna duk wacce ya kira sunanta ta shigo.

Sumayya ita ya fara kiran sunanta a furgice ta danna kai ciki ,aikuwa karaf idonsa ya sauka akan takalmin ƙafarta “Ɗan fita ba’a shigo mun da takalmi”

Zare takalmin tayi a waje sannan ta dawo tana bashi haƙuri

Caɓe baki yayi yina buɗe wasu script “Sumayya ko?”

“haka sunan yake ƴar babanta”
“whatever dai zo ki ga nan” gabansa take kamar zata faɗa masa ta wani gantsaro masa ƙirji ga tsayayyun nonuwanta da suka mimmike saboda bala’in son taɓi da suke so,amma duk da haka saida tayi dubara ta ƙara hantsalo Nonon gaba duk sun yo waje ta crazyn yankan wuyar rigar da akayi mata ba abinda ya Brazier ya rufe sai kewayen baƙin nono ,kallo ɗaya yayi ma Nonon ya maida wani miyau mai kauri maƙutttt!

Fiddo ido waje tayi ganin an jera mata carry over 8 nan tafara doka tsalle tana Kururuwa nononta na tsalle sama da ƙasa suma.

“kaiwa girman Allah malam ka rufamun asiri carry over takwas ? Spill over fa kenan ?”

Daƙyar ya aro jarimta ya saisaita muryarsa “Ƙwarai kuwa kinfi kowa daƙiƙanci a ajinku ba abinda kika iya sai rashin kunya da raina malamai don haka tun yanzu ma na kirakine kike ki fara tara rabin kudin makaranta don sai kinyi spilling tabbas!”

Ƙara ɓarkewa da ihu sumayya tayi gamida rarumo ƙafafuwarsa ta matsesu da nonuwanta tana zuba masa magiya “Malam kayiwa girman Allah a goge wannan carryovern bawai kudin makarantar ne damuwata ba ,banason ƴan ajinmu su gama su Barni ne a makaranta don Allah wlh ko me kake so zanyi …”

Malam Dauda duk motsin da zaiyi da ƙafarsa sake gogan nonuwanta yakeyi yinajin har tudun ƙwandalelen kan nononta ta riga ta soka masa a ƙafan

“uhm uhm (yayi gyaran murya) ko me nene kikace zakiyi?” gyada masa kai tayi tana sakin ƙafarsa tana zunkuɗa nonuwanta da ƙiris ya rage su watso waje.

“eh malam indai za’a goge mun carry over din nan”

“shikenan leƙo nan” yai magana yina nuna mata ƙasar tebur ɗin da yake

Habawa ƙafafuwansa ta gani a buɗe wando yayi toroƙo ta gantsorosa kamar zata yaga

Zaro ido tayi kawai sai taga ya sako kansa ƙasar tebur ɗin “Me kika gani bulalan maza”

Washe baki yayi “Yawwa ƴar gari to wainnan abun naki sukaja ya miƙe kuma yaseen ba zaman lafiya matuƙar bai samu magani ba”

“Malam ai sai ayi masa maganin” takai hannu ta zuge zip ɗin wandon sa ,haba fitttt sai ga ayaban tayo waje da gudu ,akuyar ɗaure ta samu sake kawai ta fara zillo .

Girmansa ya shallake tunanin sumayya don yafi yanda ta gani a mafarki ga tsawo kamar tushen rake baƙi wuluk sir wani farin madara da Yike leƙowa ta ramin kaciyar yina komawa ,halshe tasa ta ɗan laso tsinin twis ɗin sannan ta lunƙuma Buran a bakinta ta fara tsotse sa cukul ! cukul !! Tana masa shan minti

Haba malaminka miƙa kawai yakeyi kamar wanda ya farka daga barci yina miƙe ƙafarsa ta ƙasan table itakuwa sumayya tana fiddoshi daga baki tana tsotsewa tana maidawa jawosa tayi a baki ta tofa miyau ta maida a baki tana bubbugawa fam fam fam kamar a cikin vg …haba malaminka ba baka sai nishi “Uhm uhm uhmmm” zarosa tayi a baki tana kanannaɗesa da hannu tana mulmulawa tana motsashi daga sama har ƙasa da hannunta tuni wani farin ruwa ya fara fitowa tsul tsul tsul duk ya ɓata ƙasan table ɗin da fuskar sumayya .

Murmusawa sumayya tayi ta maida masa hakimar a wando ta maida zip ta rufe ta fito tana shafo ruwan madaran da ya bata mata fuska tana siɗewa

“Bakinki ƙanin ƙafarki”
“To malam ai ba mai ji” tafita yina ɗaga murya kirawo wani ya shigo

****
9:10pm
Ƴan mata ne fara da baƙa ,su biyu sanye da hijabi har ƙasa da Niƙabi suka fito daga campus din a wannan daren

Baƙar mai suna Ifty ne tayi magana “Lili yau da muma Munada samari da yanzu an fita damu an siyo mana shawarma da kaji amma ,Addini yayi mana katanga”

“Hmm still Alhmdllh mun fi wasu ,wasu kuma sun fimu ” shiru Ifty tayi gamida ɗaga hannu a bakin titin tana tsaida me keke napep. drop din keken suka dauka sukace ya kewaya dasu garin lagos ɗin ko za’a samu road side hawkers su sayi abincin kan hanyan.

Yunwa suke ji sosai ga food stuff dinsu ya ƙare basu da komai sai garin kwaki da gyada da sugar .
Tafiya suke tayi ba bayani saidai kyawawan Restaurant da suke wucewa , har dai mai keke ya fara ƙorafi ,saboda yina tsoron kar suzo sauka ya faɗa masu kuɗinsu ai rikici ,don haka yaja ya tsaya a gefen gate ɗin shiga wani kyakyawar unguwar masu kuɗi mai ɗauke da masu irin dogayen gine gine,ba bene hawa ɗaya ko biyu saidai uku zuwa sama,Haske kuwa fallll kamar rana .

“Hajiya ina wai za’a kaiku duk wajen abincin da muka zo sa kuce ai gaba”

“Haba malam ina ruwanka ba kaidai kudinka za’a baka ba?”

“Hakane kuma fa ”a fara ƙoƙarin tada keke amma taƙi tashi.

Ifty kam sai waige waige take unguwar yayi mugun burgeta ,Ifty kallon rommate dinta tayi ta cikin niqabi with excited face tace “Wow don Allah ji wani unguwa lili sai kace a Aljannah?Ko’ina haske tar tar kamar rana”

“Hum bakiyi ƙarya ba inkiyar unguwar Kenan billioniers paradise (Aljannar masu kuɗi) Haka unguwar yake koda yaushe baa ɗauke masu wutan nepa to ina ma zakiga falwayan nepa ,kinga da hanyoyin ruwa da na wuta duk ta ƙasa akayi masu wiring”

“Topah a Lagos ɗin? Ban taɓa jin sunan unguwar nan ba ma,wato aga falwayan lantarki ma yawa ne ,tirkashi sai kace a Turai inda technology yayi masu katutu a kwanya”

“Banana Island ne fa da nike yawan baki labari inda nace maki kawuna sanda yayi minister ya zauna a unguwar…Asalin unguwar turawa da Chinese suka assasashi don haka ba tsarin Nigeria bane ba ”

Duddulo ido tayi “But wow banana island yaci sunansa ,gaskiya unguwar ta burgeni ina ma ban gama sekandire ba ,da sai na nema makaranta a cikin unguwar nan kawai don in rinƙa shiga ina kallon gidajen masu kuɗi,ina mingling da yaransu”

“Tafɗi ai basu da yawan makarantu ,inajin makarantu biyune a cikin unguwar nan fa, kuma duk na yarane da bazasu wuce shekaru daya zuwa biyar ba,da sun haura wainnan shekarun fita dasu turai akeyi , ko Uk ko kuma US hmmm kedai Allahumma kuɗuɗuna kuɗan kasiran…”

“Ameen lili ,me keke don Allah ɗan shiga damu cikin unguwar nan muma muɗan ba idonmu abinci ”

“Taf Hajiya ai ɗan keke baya shiga unguwar nan ,mazauna unguwar fa saidai kiga suna yawo a jirgi ,ɗan aiki a wajen sune zakiga suna hawa manyan motoci a Lagos an aikesu cefane ,in kuwa zaka shiga unguwar nan binciken da zaka sha yadda kasan kayi kisan kai! Manyan sojoji ne masu siffan mugaye ke gadin unguwar,ko Hausa basu iya ba…”

Ifty katse mai keken tayi da sauri “To wai duk me yasa ? shiga ɗinma baza a barka ka shiga ba sai kace zakaci gidajen?”

“Kinajin wani A&D motors? ”shiru tayi cikin tunani ,a take ta tuno kamfanin ƙera motocin da take yawan gani ana Talla a Tv in sun shiga kallo common room din hostel dinsu

“Yes nasan kamfanin”

“To mai kamfanin a cikin unguwar nan gidansa yake dukda baya ma zama a ƙasar nan ,gashidai yarone Matashi Amma Allah yayi masa Arziki .
koda Yike jinin larabawa ne kinsan ance basu iya ƙazamin arziki ba ,to in yazo ƙasar nan a yada kika gani ma linka tsaro akeyi.”

Jinjina kai ifty tayi “Cashi sai kace ƙaruna ,yooo ƙaruna ma ya samu kudin yayi gadara Allah ya nitsar dashi da tsiyarsa” tayi magana tana tada jijiyar wuya kamar an watsa mata ruwan zafi

“Kinsa wani abun mamaki ma , wai da ƴan jarida suka taɓa wani fira dashi wai me ya taba ɓata masa rai a duniya? Sai cewa yayi wai bai taɓa ɓacin rai ba a rayuwarsa ,sai sau ɗaya lokacin yina yaro ɗan Nursert ranar yina sauri za’a kaisa makaranta suna da sport and prize giving day a school ɗin su dake Yola garin babansa …kwatsam sai mota ta lalace ,saida aka kira makanike ya gyara motar,sannan driver ɗinsa ya kaisa makaranta . Wai a lokacin da suka isa har an kira sunansa baizo ba don haka aka sauya shi da wani kuma yaron shikuma yana shiga ya kada su .
wai ranar ne kaɗai ya taɓa jin ƙunci har yayi kuka ,kuma tun daga ranar ya tsani mota bai ƙara hawa mota ba a rayuwarsa ,saidai duk inda zaije koda tsakanin wannan gidan da wannan ne sai a helicopter”

Haɗa ido ta cikin niƙab Lili da ifty suka yi kawai suka fashe da dariya suka tafa

“Bai san ƙunci ba? ….ai wai ya tsani mota sai yawo a jirgi? Lili inason ganin guy ɗin nan ,zanje muɗan tattauna Ni dashi”

Me keken fashewa da dariya yayi “ƴan mata kinaso a ɓatar dake ko ,ki jawa iyayenki asara” tsaki ifty tayi “Dalla malam ɗan rufa mana baki ba dakai nayi ba kasan ko mu su wanene? Kar kaga mun hau keke kayi tunanin wasu fatararrune haka nan…lili Yaushe zamuje wajen wannan young billionaire ɗin? Wlh naƙosa inga mai yawo 2_4/7 a helicopter hhhhh shegiya naira”

“Ifty kinason masu kudi da yawa wanda yawancinsu fa ance da jinin mutane suke tarawa ke kina ganinsu hakane kawai…don Allah ƙawata ki rage son masu kuɗin nan ,mu ba ƴan kowa bane ”

“Uhm zan rage ifty amma bayan naga wannan mai kuɗin, lili ina yawan fada maki a jikina nike jin Ni ba talaka bace shiyasa duk inda naga masu kudi nikejin sonsu yanda kikasan ƴan uwana na jini”

Shuru lili tayi bata tankata ba wani abun na ifty yinada ɗaure kai .

“Hajiya mun gama kewayawa fa babu masu abinci”

“Lili mu juya Hostel kawai Ki jiƙa gari Kisha Ni wlh Ina ganin gidajen nan ma naji na ƙoshi ”

Lili Kallon mai keke tayi “Malm mai damu school kawai”

 

 

Paid book ne dai Regular 300# Vip 500# special 1000#
Katin mtn zaki biya ta nan 09065990265 ko transfer ta nan bank din 7782217014,Mohammed Hassana ,Fcmb .

Bazan free page da yawa ba guda ukune takRush and grab your copy safely

 

Oum Aphnan
09065990265️ _*BANANA ISLAND*_
_(Billionaire’s paradise)_
2️⃣

Na…
Oum Aphnan ✍

“`NA JIMA BAN NISHAƊANTAR DAKU DA LITTAFI IRIN JARABABBEN NAMIJI,GIDAN DAƊI DA HARIJI BA..HAKAN NE YA SAMUN SHAUƘIN RUBUTA WANNAN LITTAFIN.DON HAKA IN HAR BAKI BIYA KUDIN KI BA MAZA KI BIYA AYI TAFIYAR DAKE ,THE FREE PAGES WILL BE 3 ONLY“`

______________
Talla!!!
Ƙawata ina kika samo wannan garin maganin mai ƙarfin gaske? Cokali daya rak nasha da madara oga yayi ta zuba sambatu

Hmm kedai bari kawai ƙawata wajen maman Shuraim ƴar mutan sokotawa ne na siya Emergency kenan ake fada maki ,ai bama garurrukan magani kadai take saidawa ba

Akwai Tsumi
Tabaje
Zuman mata
Sa buzu kuwwa
Gumban ridi
Gumban dabino
Dahuwar ƴan shila
dahuwar kajin amare
Cicciɓi
Matsin dawo da budurci
Maganin Nono
Maganin baya
Maganin ƙiba
Maganin rage tumbi
Nonon raƙumi

Kai magungunguna dai gasunan birjik ,gashi abun burgewan ana aika kaya duk inda kike a fadin ƙasar nan,har ma nijer siyan daya ko sari

Wani albishir ɗin ga masu sarin kaya da masu siyan kaya masu yawa kayanku za’a kawo maku har garin da kuke ba ko sisin kwabonku .

Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ganin sun burge mazajensu su lukumesu a ɗaki aita aiki a bed

Ina mata masu kishiya masu son zama mowan mata ,kiyi ma kishiyarki zarrah?
Maza garzayo ki amfani da kayan maman Shuraim ƴar Sokoto ki more ki bada labari har ma ki kawo ƙawayenki ….Mun gode

Back to top button