Hausa NovelsIkraam Hausa Novel

Ikraam 60

Sponsored Links

Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 60…… Mata biyu
da sojoji uku suka shigo gidan matan na yamutse
fuska, duk suka tsaya cirko cirko a bakin xauren
suna kare ma gidan kallo, dae dae lkcn da Abban
Ikram ya fito xae tafi kasuwa don yana daki
dama, Wani Matsiyacin kallo matan ke ma Ammi
da ke tsaye sokoko tana kallonsu, warce ta turo
dankwali gaba tana taunar cingam tace “ke ce
uwar Ikram, wancan kuma ubanta ko?” kasa
cewa komai Ammi tayi sae kallonsu take a dan
tsorace, hka ma Abba dake ta bin sojojin da kallo,
hango Ikram da Hajiya tayi xaune tsakar gidan
yasa tace “Alhmdllh nan ne, to munxo maku
kashedi kan wancan Matsiyaciyar yar taku ce,”
Ammi ta juya da kyar tana kallon mai gidan nata
xuciyarta na bugawa, hajiyar ta ci gaba cikin
gadara tana kallon Ikram tana nuna masu yatsu
uku tace “kwana uku na baku ku aurar da yar
can,” tayi wani murmushin mugunta tace “yess
just three dayz idan ba hka ba wllh wllh sae na
daure ku na daure wanda xae tsaya maku gaba
daya har karshen rayuwarku” ta karasa mgnr
cikin tsawa, dayar matar gefenta me taunar
cingam tace “kwana uku kacal, ko ku sha mmki
wllh, don ‘dan mu ba sa’ar yar talakawa
matsiyata bne, yafi karfin wancan shegiyar yar
taku, idan yaga tayi aure ae baxae ce xae aureta
ba” suna kai wa nn hajiya ta juya suka fice daga
gidan sojojin suka rufa masu baya, hawaye ne ya
shiga bin kuncin Ammi kmr famfo, taji kafarta ya
kasa daukarta, to su waye kuma wnn, juyawa
tayi tana kallon Mai gidanta taga wani mugun
kallon da yake mata yana buga kafa, kuka ta
fashe da ta juya tana kallon Ikram, hawaye ta
gani ita ma kwance a fuskarta, ta dawo kusa da
ita ta xauna da kyar tana kallonta tace “su waye
wa ennan Ikram?” a hankali Ikram tace “ita ce
momyn Aliyu” da mmki Ammi tace “momyn Aliyu
kuma, dama ba Mami bace mamarsa” kai kawae
Ikram ta gyada mata, a rude Ammi ta shiga cewa
“na shiga uku to me ya hadaku da Aliyun Ikram”
muryar Abba taji yana cewa “kin dae kusa shiga
uku Aisha baki shiga ba tukun, Alhmdllh dama irin
wnn ranar nake jira, ba ke me kunnan kashi da
shegen kwadayi da son abun duniya ba, to yau ga
daya daga abinda nake gudu nake kuma tsoro ya
faru kuma a kanki xae kare bani ba wllh” mikewa
Ammi tayi da sauri tana kuka ssae tace “ynxu ni
xaka kira me son abun duniya malam, ka min
adalci knn” Abba yyi mata mugun kallo yace “an
kira ki din karya nayi, ba ke karatu kike son yar ki
tayi ba baki son tayi aure, kika tashi kika dauke
min ya ta kika damka ma wasu can kuma kika
boye min har na tsawon wata daya to gashi yau
tayi karatun har ta gama, to Alhmdllh kuma wllh
wllh nn da kwana ukun da suka ce xan aurar da
ita, ae ni abun farin ciki na ma ne wnn Allah ya
dawo mun da ‘ya ta lfya, aure kuma kmr na aurar
da ita ne ynxun nn, bari ma inje in samu yaya
dama shekaranjiya jiyan nn ya gama min mgnan
ta, ae ni wnn ba wani abu bne a waje na” bae jira
me Ammi xata ce ba ya saka takalminsa ya fice
daga gidan kmr xae tashi sama, xubewa Ammi
tayi gun tana kuka ssae, Ikram ta hade kanta da
gwiwa ita ma tana rera kukan a hankali aka rasa
me lallashin wani.

Back to top button